![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2023/10/FB_IMG_1698132418330.jpg?resize=720%2C405&ssl=1)
Ku Samata Albarka ‘Yar Abba El’mustapha Tayi Saukar Alƙur’ani Tana Yar Shekara 12
Diyar Fitaccen Jarumin Shirya Fina Finan Hausa Ta Kannywood Kuma Shugaban Masana’antar Abba El’mustapha Tayi Sauka.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2023/10/FB_IMG_1698131948613.jpg?resize=300%2C300&ssl=1)
Aisha Abba El’mustapha Wadda Ke Cika Shekara Goma Sha Biyu 12 da Haihuwa a Duniya.
Mahaifinta Ne ya Sanar Da Bikin Saukar tare da Wallafa Hotunan walimar Saukar a shafinsa Sa Na Sada Zumunta.
Daga Wajen Taron Walimar Saukar Haddar Alqur’ani Da ‘Yarku AISHA ABBA EL-MUSTAPHA(LATEEFA) Tayi A Shekarunta Goma Sha Biyu(12) A Duniya.
S A I G O D I Y A
#abbanaabba2027
Dafatan Allah Ya Sanya Alkhairi Ameeen Summa Ameeen