Music

SUBHANALLAH: Mawakin Hausa Ya Lakadawa Babarsa Dukan Tsiya A Tudun Wada Zariya

Mawakin Hausa Ya Lakadawa Babarsa Dukan Tsiya A Tudun Wada Zariya

Wani Mawakin Hausa Hip-hop Ya Lakadawa Mahaifiyar Sa Dukan Tsiya A Zariya.

Wani Rahoto Da Muke Samu Yanzu Yanzu Na Cewa, Wani Matashi Ya Lakadawa Mahaifiyar Sa Duka A Zariya.

Matashin Wanda Yanzu Haka Ke Hannun Yan Sanda A Zariyan Jahar Kaduna, Ana Cigaba Da Tsare Shi A Hannun Jami’ai

Matashin da ya zane mahaifiyarsa wanda ke hannun Ƴan Sanda Mai Suna Ali Boss ɗan tudun Wada Zariya Wanda Rahotanni Ke Cewa shine ya koyawa su 442 waƙa A Cewar Shafin Jaridar Alfijir Hausa Wanda Suka Wallafa A Shafin Su Na Facebook.

442 Wanda Yanzu Haka Shima Yake A Hannun Jami’ai A Jamhuriyar Nijar Bisa Karya Dokar Kasar.

442 Da Tawagarsa Sun Fada Hannun Hukumomi A Hannun Jami’an Kasar Bisa Zargin Leqen Asiri Dakuma Cin Amanar Kasa.

Laifin Da Ba Karamin Laifi Bane A Kasashen Duniya Baki Daya

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button