Uncategorized

Tsohon Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya shige tsulum cikin jerin mukamman da Bola Tinubu zai nada.

Tsohon Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya shige tsulum cikin jerin mukamman da Bola Tinubu zai nada.

A wata majiya mai tushe an tabbatar mana da tsohon Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya shige tsulum cikin jerin mukamman da Bola Tinubu zai nada.

Shugaban kasa BOLA AHMED TINUBU ya fitar da jerin sunayen wasu daga cikin ministocin sa, ga kadan daga cikinsu:

✍️ Hamza Firham Jos

1-Kayode Fayemi. (Ekiti)
2-Abdullahi Umar Ganduje (Kano)
3-Nasir El-Rufai (Kaduna State)
4-Ikedi Ohakim (Imo State)
5-Gboyega Oyetola (Osun)
6-NYESOM WIKE ( Jihar Rivers,)

Za mu cigaba da kawo muku sauran jerin sunayen yayin da yake ci gaba da fitarwa.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button