Uncategorized

Wata Kirista Ta Musulumta Dalilin Kallon Fina Finan Hausa, Yanzu Haka Ta Zama Jaruma A Kannywood

Wata Kirista Ta Musulumta Dalilin Kallon Fina Finan Hausa, Yanzu Haka Ta Zama Jaruma A Kannywood

“Dalilin kallon finafinan Hausa na musulunta, kuma a lokacin Da Na Musulunta mahaifiya ta cewa tai ko na koma addinin Cristian ko ta kashe kanta amma naƙi.

Dalili kuwa shine gidan mu manyan malamai ne a addinin Cristian, amma sakamakon kallon Film ɗin Ashabul Kahfi, da Abul Khitab, da kuma Gaduhu Ga Haske, sai naji ina son musulunci.

Lokacin da na musulunta cewa nai ba sai an tara mutane ba,domin sabo da Allah na musulunta, sannan sabo da ganin kyawawan ɗabiu na musulmai.

~ Cewar jaruma Jamila Makira a hirar ta da Matashiya

© AMINTACCIYA

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button