News

Amarya Ta Rasu Ana Saura Sati Biyu A Daura Aurenta Innalillahi Wa Inna Ilaihir Raju’un

Amarya Ta Rasu Ana Saura Sati Biyu A Daura Aurenta Innalillahi Wa Inna Ilaihir Raju’un

Wani Rahoto Da Muke Samu Yanzu-yanzu Na Cewa, Wata Budurwa Ta Rasu Saura Ana Saura Sati Biyu A Daura Aurenta.

Kamar Yadda Muka Samu Wannan Rahoto Daga Real Buroshi Mawaka Sokoto Wanda Aka Wallafa A Shafin Rariya.

Allah ya yi wa wannan yarinyar mai suna Aisha S Gobir rasuwa a sanadiyar haɗarin motar ya faru da ita da yayarta a hanyarsu ta zuwa Birnin Kebbi wajen ziyarar ‘yan uwansu.

Tuni ita yayarta ta rasu bayan haɗarin, sannan daga bisani ita ma Ƙanwarta Aisha S Gobir Allah ya ɗauke rayuwarta a jiya.

Allah ya jikansu da rahamarsa yasa Aljannah ce makomarsu.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button