Uncategorized

BIDIYO: Gwamnatin indiya na cigaba da rusa gidajen musulmi, masu rajin kare Annabi (SWA).

Gwamnatin indiya na cigaba da rusa gidajen musulmi, masu rajin kare Annabi (SWA).

Annabi Muhammadu (S.A.W) Uwa da Uba fansa gareka..

Dubban Al’ummar musulmi sun gudanar da zanga-zanga a kasar India 🇮🇳 Pakistan 🇵🇰 da Bangladesh 🇧🇩

Saboda wasu kalaman batanci da wasu Jagororin Jam’iyar BJP sukayi a kasar ta India. Tare da kiran duk musulmin Duniya da su kauracewa sayan kayan kasar ta India.

tuni dai jam’iyar ta dakatar da wanda sukayi wannan batanci don tsoron gudun me xaije ya dawo…

Haka Shugabannin musulmin duka duniya sun cigaba da zazzafan martani da Allah wadai tare da Umartar Ambasadodinsu da kada su bar wannan abun ba tare da martani akaiba kasashen sun hada da Saudi 🇸🇦 Oman 🇴🇲 Dubai 🇦🇪 Jordan da sauran wasu Kasashen Africa irin Senegal 🇸🇳 Mali 🇲🇱 da jamhuriyar Chad 🇹🇩

Allah ya karawa Manzon Allah (S.A.W) daraja

Gwamnatin indiya na cigaba da rusa gidajen musulmi, masu rajin kare Annabi (SWA).

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button