Gwamnatin indiya na cigaba da rusa gidajen musulmi, masu rajin kare Annabi (SWA).

Annabi Muhammadu (S.A.W) Uwa da Uba fansa gareka..

Dubban Al’ummar musulmi sun gudanar da zanga-zanga a kasar India ๐Ÿ‡ฎ๐Ÿ‡ณ Pakistan ๐Ÿ‡ต๐Ÿ‡ฐ da Bangladesh ๐Ÿ‡ง๐Ÿ‡ฉ

Saboda wasu kalaman batanci da wasu Jagororin Jam’iyar BJP sukayi a kasar ta India. Tare da kiran duk musulmin Duniya da su kauracewa sayan kayan kasar ta India.

tuni dai jam’iyar ta dakatar da wanda sukayi wannan batanci don tsoron gudun me xaije ya dawo…

Haka Shugabannin musulmin duka duniya sun cigaba da zazzafan martani da Allah wadai tare da Umartar Ambasadodinsu da kada su bar wannan abun ba tare da martani akaiba kasashen sun hada da Saudi ๐Ÿ‡ธ๐Ÿ‡ฆ Oman ๐Ÿ‡ด๐Ÿ‡ฒ Dubai ๐Ÿ‡ฆ๐Ÿ‡ช Jordan da sauran wasu Kasashen Africa irin Senegal ๐Ÿ‡ธ๐Ÿ‡ณ Mali ๐Ÿ‡ฒ๐Ÿ‡ฑ da jamhuriyar Chad ๐Ÿ‡น๐Ÿ‡ฉ

Allah ya karawa Manzon Allah (S.A.W) daraja

Gwamnatin indiya na cigaba da rusa gidajen musulmi, masu rajin kare Annabi (SWA).

Click Here To Drop Your Comment