![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2021/11/Capture-2021-11-26-20.52.06.jpg?resize=780%2C470&ssl=1)
BIDIYO: Jaruma Jamila Nagudu Da Danta Mus’ab Yayin Gudanar Da Aikin Umrah A Kasar Saudiyya
Kamar Yadda Zaku Gani Cikin Wannan Dan Gajeren Bidiyon.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2021/11/jamnagudu_20211126_205316_0.jpg?resize=240%2C300&ssl=1)
Fitacciyar Jarumar Shirya Fina Finan Hausa Ta Kannywood Wato Jaruma Jamila Umar Nagudu.
Tare Da Danta Mus’ab Ke Gudanar Da Aikin Ummara A Kasa Mai Tsarki.
Jarumar Dai Ta Dauki Hankalin Jama’a Musamman Ma A Shafukan Sada Zumunta.
Kasancewar Ba Kowa Ne Yasan Jarumar Nada Babban Da Kamar Wannan Ba.