![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/05/FB_IMG_1651930089675.jpg?resize=720%2C405&ssl=1)
Wata Sabuwa Ana Wata Ga Wata Yau Jaruma Ummi Rahab Ta Hadu Da Mahaifinta
Jaruma Ummi Rahab Ta Hadu Da Mahaifinta A Saudiya Mai Suna Rahab.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/05/FB_IMG_1651929838807.jpg?resize=300%2C300&ssl=1)
Kamar Yadda Zaku Gani Cikin Bidiyon Dake Kasa Jarumar Ta Wallafa Ne A Shafinta Na Sada Zumunta Cikin Bidiyon Da Ta Dauka Tare Da Mahaifin Nata.
Sun Dai Dauki Bidiyon Ne A Wani Wajen Shaqatawa Dake Kasar Saudiya Bayan Kammala Ibadar Umara Da Takaita Saudiyan.
Mahaifinta Nata Abdur Rahab Balarabe Ne Kuma Dan Asalin Kasar Saudiyan.
Ga Bidiyon Nan Ku Kalla
https://youtu.be/0IkKy5Idx90