Uncategorized

BIDIYO: Rikici Ya Barke Tsakanin Inyamurai Da Yarabawa A Jahar LagosA Wajen Amsar Katin Zabe

BIDIYO: Rikici Ya Barke Tsakanin Inyamurai Da Yarabawa A Jahar LagosA Wajen Amsar Katin Zabe

Wani rikici ya barke tsakanin inyamurai da yarabawa a jahar lagos.

Kamar yadda zaku kalli bidiyon rikicin tsakanin yarabawa da inyamurai a jahar lagos.

Tun biyo bayan kiran da tsohon gwamnan jahar Anambra kuma dan takarar shugabancin kasa a karkashin tutar jam’iyyar Labour Party Wato Peter Obi.

Na cewar duk wani inyamuri ya gaggauta zuwa ya amshi katin zaben sa wato PVC.

Hakan yasa yarabawa tarwatsa inyamurai a layin karban katin zaben domin kawowa shi peter obi tasgaro a kakar zabe mai zuwa.

Kasancewa nasu ya samu a APC wato Bola Ahmad Tinubu.

Gadai Bidiyon Nan Ku Kalla.

https://youtu.be/NDiFxtZhhfM

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button