![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/01/Capture-2022-01-18-06.51.19.jpg?resize=780%2C470&ssl=1)
Yadda Bello Turji Da Yaranai suka kona gawarwakin mutanen Da Sukaiwa Kisan Gilla a Kebbi
A Najeriya ‘yan ta’adda a jihar Zamfara sun kai hari a kauyen Dan-Kade da ke a tsakanin Karamar Hukumar Ribah ta jihar Kebbi.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/01/images-2022-01-14T110101.283.jpeg?resize=300%2C211&ssl=1)
Da kuma Bukkuyum ta jihar Kebbi, inda shaidu suka tabbatar da cewa.
An kashe mutane da dama, ciki kuwa har da soji da ‘yan sanda da ke aikin sintiri a yankin.
‘Yan ta’addan sun kuma kona gawarwakin mutanen da suka yi wa kisan gilla.
Kamar Yadda Zakuji Acikin Bidiyon Da Muka Sanya A Kasa.
Matsalar Tsaro Dakuma Garkuwa Da Mutane Dai Na Dada Karfafa A Yankin Arewa.
Lamarin Da Ke Qara Zafafa Kamar Wutar Daji A Yankin Na Arewa.
Gadai Bidiyon Ku Saurara Lafiya Har Karshen Sa.
https://youtu.be/HnnI5_nQ62M