![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/02/FB_IMG_1644847042447.jpg?resize=720%2C405&ssl=1)
DA ƊUMI-ƊUMI: Abdulmalik Tanko ya musanta garkuwa da kuma kashe Hanifa Abubakar Yarinya Yar Shekara 14
Abdulmalik Tanko, wanda a ke zargi da yin garkuwa da kuma kashe dalibarsa, Hanifa Abubakar, ƴar shekara 5, ya musanta garkuwa da kuma kashe ta.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/02/FB_IMG_1644846620428.jpg?resize=300%2C234&ssl=1)
A yau Litinin ne a ka sake kawo Tanko, da abokan aikata laifin da a ke zargi, Hashimu Isyaku da Fatima Jibrin a gaban Babbar Kotun Jihar Kano ƙarƙashin Alƙali Usman Na-Abba.
Bayan da a ka karanto musu tuhume -tuhumen da a ke yi musu, dukkan su sun musanta.
Da a ke tuhumar Tanko cewa ya yi garkuwa da kuma kashe Hanifa, sai ya ce “ban aikata ba.”
Ƙarin bayani na nan tafe…
Hmmmm Allah yakyauta wannan akwai Wasa DA hankalin mutane a wannan lamarin