![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/12/Screenshot_20221223-101022.png?resize=654%2C393&ssl=1)
Inna Lillahi Wa Inna Ilaihi Raj’un: Kawaye Sun Ba Ta Guba ta mutu
Inna Lillahi Wa Inna Ilaihi Raj’un: Wasu Kawaye Sun Bawa Kawar Guba Tasha Ta Mutu
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/12/Screenshot_20221223-101122.png?resize=300%2C257&ssl=1)
Wani rahotanni da muke samu yanzu-yanzu na cewa,
Wannan baiwar ta rasu jiya sakamakon ba ta guba da wasu ƙawayen ta su kayi wanda hakan yai sanadiyar mutuwar ta, a halin yanzu dai an kama waɗanda suka ba ta gubar.
Za’a yi jana’izar ta yau ƙarfe 8 Kamar Yadda Addinin Misulimci Ya Tanadar, Allah ya gafarta mata kura-kuranta.
Muna rokon Allah yajikan ta yasa ta huta,da kuma fatan za’a hukunta wadanda suka aikata wannan ta’asar.
Allah ya tsare mu daga aikata aikin dana sani Amin.