![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2021/05/FB_IMG_1620308297531.jpg?resize=720%2C470&ssl=1)
Rahotanni daga jahar anammbra na cewa tsagerun IPOB sun bankawa offishin yan sanda wuta jim kadan bayan nada sabon kwamishinan yan sandan jahar.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2021/05/FB_IMG_1620308291863.jpg?resize=300%2C225&ssl=1)
Lamarin da yai sanadiyar mutuwar jami’an yan sanda Guda Biyu A Jahar.
Kasa Da Kwana Daya Tal Da Nada Sabon Kwamishinan Yan Sandan Jahar Christopher Adetokumbo Owolabi, yan bindiga sunkai hari ofishin yan sanda tare da halaka yan sanda biyu Obosi a karamar hukumar Idemili a jihar.
Kamar yadda jaridar Daily trust ta rawaito yan bindigar sunkai farmakin ne da yammacin ranar laraba tare da sakin duk daurarrun dake ofishin tare da bankawa offishin wuta.