![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2021/05/FB_IMG_1620122451738.jpg?resize=720%2C470&ssl=1)
Rundunar soji ta nigeria taja kunnen wasu daga cikin yan kasar nigeria.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2021/05/FB_IMG_1620122459646.jpg?resize=300%2C200&ssl=1)
Da suke kiran rundunar ta sojan data kifar da gwamnatin shugaba muhammadu buhari ta dimakwaradiyya.
Rundunar tace bazatai hakaba kuma a shirye take data murkushe duk wani shiri da zai kawowa mulkin farar hula tsaiko a nigeria.
Kakakin rundunar sojin ta nigeria Onyema Nwachukwu matsalolin rashin tsaro da ke addabar kasar abubuwa ne da za a iya shawo kansu yana mai cewa suna hada gwiwa da sauran jami’an tsaro wajen magance su.