

Wata Kyakkyawar budurwa wadda tafito daga jahar gombe ta bayyana buqatar neman miji dakuma yin aure a shafunta na sada zumunta.
Kamar yadda budurwar mai suna khadeejah manaf ta wallafa a shafinta na twitter cewa.
Bazan iya cigaba da boyewa game da yadda nakeji ba. Don Allah kuyimin addu’a inada bukatar muji Ni yar jahar gombe ce.
Jim kadan da wallafa wannan bukata ta ta taneman mijin aure mutane suka shiga wallafa ra’ayin su akai
Masuyin addu’a nayi masu nuna amincewar su ga buqatar ta ta neman mijin aure suma nayi.
Sai dai har yanzu ba’a sake ji daga bakin budurwar ba game da batun ko ta samu ko kuma har yanzu tana cigaba da neman?
Anan muke yimata addu’ar Allah ya bata miji nagari yakuma basu zaman lafiya Amin
Idan kuma kanada buqatar aure ga wannan budurwa ka rubuta ka ajje ko Allah Zaisa Adace
Khalipha Sanusi
- Apr 7, 2021 at 3:38 pmGani ina sonta indai da gaske takeyi kuma idan Allah ya qaddara Amman fa ni talakane amman kuma inada abinyi zan iya riketa insha Allah
SABIU ABDULLAHI
- Apr 7, 2021 at 3:50 pmInada buqata
SABIU ABDULLAHI
- Apr 7, 2021 at 3:52 pmInada buqata my no 08052688381
Mohammed Yakubu
- Apr 7, 2021 at 3:56 pmIna ciki
Interested
- Apr 7, 2021 at 7:31 pmInterested
A A adamu
- Apr 7, 2021 at 7:32 pmInterested
Hussein
- Apr 7, 2021 at 7:51 pmKinason talakka?
SALISU lado
- Apr 7, 2021 at 10:11 pmInasofa amfa?
Mahamoud
- Apr 8, 2021 at 12:01 pmToh ina son nayi aurein saye daye a yanzou ina karatu a kassar Farança ni dalibi ne bani da komai gachi kuma nagadji da wanan zaman da nikeyi ni kadaye da zan samu ki iya zua in da nike da ko na aureki domin koua nassan zaki zauna dani sakani da Allah ko Banida kafin nagama karatun nawa ina master 2 a rigth faculty anan turaye in kin amin tche sauran Karin bayani ga lamba kamar haka (+33) 0605856184 saye na djiki. Assalamu alaiki wa rahamatullahi taala wa barkatu
Yusuf Ali
- Apr 8, 2021 at 6:22 pmHave interest in her
Habib ismail
- Apr 10, 2021 at 1:44 pmDear Mr sister
I love you
Abdullahi Hamza
- May 12, 2021 at 8:48 amKuma ni Dan jahar kadunane kuma nakanzama kasashin waje Amma ayanzu ina garin Abuja Allah yasa bayaudara kikeba
Muhammadu buhari kurabau
- May 12, 2021 at 8:51 amIna sanki kawai ki aureni in xama mijin Hajiya😎
Allaaah Ya baaki nagari mai addini.
- May 12, 2021 at 10:00 amAllaaah Ya baaki nagari mai addini.
Allaaah Ya baaki nagari mai addini.
- May 12, 2021 at 10:04 amAllaaah Ya baaki nagari mai addini. Ina bukatar dangin uba, yanzu kan 2x nake, daya ya rage min.
Jabeer abubakar
- May 12, 2021 at 12:31 pmZayi mata adua ni ma Allah yabani mata aure fiye da ita
Abubakar Usman
- May 12, 2021 at 1:09 pmBabu yadda Allah bai ikonsa
Abun tausayine ga mace ta rasa mijin aure.ina tayaki addu ar. Allah swa ya baki miji na gari.
AUWAL ADO
- May 13, 2021 at 8:02 amI LOVE YOU TOO MUCH WILL NOT BE ESTIMATE. PLEASE BELIEVE ME, YOU ARE THE FRESH QUEEN OF MY HEART. I LOVE YOU AND IAM READY TO MARRY YOU.
hassan s hassan
- May 13, 2021 at 4:46 pmina so da gaske wallahi
Yaqub Shuaib
- May 16, 2021 at 11:19 amAllah ya hadamu
Number na 08037449643