![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/01/Capture-2022-01-24-19.48.55.jpg?resize=780%2C470&ssl=1)
Wata Sabuwa Uwar Gidan Shugaba Muhammadu Buhari Wato Aisha Buhari, Tabi Sahun Masu Son A Yankewa Makashin Hanifa Hukuncin Kisa.
Kamar Yadda Shafin Bbc Fijin Suka Rawaito Matar Shugaban Aisha Buhari Ta Goyi Bayan Kashe Makashin Hanifa.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/01/FB_IMG_1643049886416.jpg?resize=300%2C169&ssl=1)
Haka Zalika Kamar Yadda Zaku Gani Cikin Bidiyon Nan, Aisha Buhari Ta Mika ta’aziyarta Ga Iyayen Hanifa Tare Da Addu’ar Allah Ya Gafarta Mata.
Sannan Malaman Addini Da Dama A Jahar Kano Sunyi Allah Wadai Tare Da Nuna Fushin Su Akai.
Hanifa Dai Ta Rasu A Hannun Malaminta Wanda Yai Garkuwa Da Ita Tare Da Neman Kudin Fansa Bayan Ya Kashe Ta.
Ga Dai Bidiyon Ku Kalla.
https://youtu.be/IrVIz4FlVOI