

Yadda Kayayyakin Abinci Ke qara Tsada A Kudancin Nigeria Sakamakon Kin Shigar Da Kayan Da Yan Arewa Suka Daina.
Lamarin dai ya faru ne biyo bayan wani rikici da ya barke a wata kasuwa dake jahar oyo wanda yai sanadiyar salwantar rayuwaka dakuma dimbin dukiya.
Rikicin dai yafi shafar hausawan kasuwar dakuma wasu dake zaune a cikin jahar oyo.
Hausawa na zargin manyan yarabawa da iza wutar rikicin tare da nuna halin ko in kula da cin kashin da ake musu.

Shugabannin yan kasuwa Daga Arewa sun fusata gami da shiga yajin aikin dena kai kayan abinci kudu har sai an biya diiyan wadanda aka kashe tare da biyan su kudaden da sukayi asara.
Rahotanni na bayyana cewa kwana biyu da fara wannan yajin aikin dena kai kayan abinci kudu.

danjumabellodottiwa@gmail.com
- Feb 27, 2021 at 1:50 pmWannan shine abinda yakamata Dan arewa sukeyi kudancin Nigeria tunda dukammu Dan kanne
Auwalu ado
- Feb 27, 2021 at 2:09 pmHakan yayi daidai jiki magayi
Magaji A lawan daga kano
- Feb 27, 2021 at 2:38 pmTabbasa yanxu ne hausawa suka fara sanin ciwan kansu kam kuma sunyi daidai wlh nifa fa da sansamu nema fa araba kasarnan wlh kowa yasan gidan ubansa ai🙄🙄🙄🙄
Ismail
- Feb 27, 2021 at 2:53 pmWannan abu yayi dai dai yanzu zasu gane arewa gaba take dasu
Ismaila Umaru
- Feb 27, 2021 at 3:24 pmKadansukagani
Mustapha Muhammed Nayaya from Kano
- Feb 27, 2021 at 4:02 pmAi abinda yan kasuwa sukayi yayi dai dai ba sunce su sunfi kowa arziki ba Kuma sun raina mu suna ganin mu bama tafuka komi suke da komi to ai yanzu sai su sha man fetur dinsu
Mustapha
- Feb 27, 2021 at 4:35 pmAllah yasa sai nanda shekara kafin Susan amfanin arewa
KH Bilyamin
- Feb 27, 2021 at 4:55 pmWannan abun yayi dadi wallahi ahakene zasu gane cewa ran dan arewa yanada tsada
Sani Bello
- Feb 27, 2021 at 6:34 pmYinhaka yayiman daidai yanzu zasugane mahimmancin Dan arewa
Bello Yusuf
- Feb 27, 2021 at 7:32 pmIh Muna goyon bayan hakan Sai dai:
Ina da Kira na musamman ga masu ruwa da tsaki arewacin kasarnan, da su yi kokarin inganta harkokin noma kiwo kasuwanci harkar tsaro, saboda ashirye muke mu dawo muci gaba da zama yankunan mu, Daman can tsadar rayuwa ce takai mu ga yin balaguro zuwa kudancin kasar, har muka tsinci kanmu cikin yanayin wulakantawa, ana Mana kallon bakin haure, wannan shine shawarana ga wadanda abin yashafa, amma in ba hakaba to za’a gudune Kuma baza’a tsiraba
Abdullah nahuta
- Feb 27, 2021 at 8:56 pmMasha Allahu wannan yayi daidai
Muhammad Abubakar
- Feb 27, 2021 at 9:30 pmAllah ya kawo mana zaman lafiya a kasar mu
UMAR ABBA
- Feb 27, 2021 at 11:23 pmYanzu yan kudu za su gane shayi ruwa ne
Jibril haliru maradu
- Feb 27, 2021 at 11:25 pmHakan shine dai dai kuma idan ba,a bima talakawa hakkensuba to gaba za asake
Muhammad Hamisu Abubakar
- Feb 28, 2021 at 6:43 amEh hakan yayi dai dai
Haruna sani
- Feb 28, 2021 at 7:14 amHakan yayi daidai amma yanada kyau Buhari ya kwatomana hakkinmu kuma y biya wadanda aka kashe yanuwansu diyya DA wadanda akayima asara sannan a zauna adaidaita lamarin
Jafaru Umar Katsina
- Feb 28, 2021 at 7:33 amMakaho baya sanin ana ganin sa sai an taka shi.
Mamman Haruna Wudil
- Feb 28, 2021 at 7:49 amAi’ yanzu maa’kafara Ina goyan bayan haka 1000 visa 1000
Muhammed Sani usman
- Feb 28, 2021 at 12:15 pmAi gida baikuoshi baza’akaima dajiba Don haka abarmuna kayanmu agida.
Mustapha Abdulkadir
- Feb 28, 2021 at 3:49 pmGARA HAKA IDAN SUNASO SUZO SU SAYA HAR NAN KUMA YADDA MUKA GA DAMA ZAMUYI MUSU
Yahaya Abdullahi Dakasku
- Feb 28, 2021 at 8:26 pmAshe ba dadi suma su dandana ba asara suke jama mutane ba