NewsPolitics

Yanzu-Yanzu Majalisar Wakilai Tayi Watsi Da Bukatar Tsige Ministan Sadarwa Isa Ali Pantami

Rahotanni Daga Jaridar TVC na cewa, Majalisar Wakilan Nigeria Tayi Watsi da wani kudiri da ya bukaci da a sallami tare da bincikar ministan sadarwa Dr. Isa ali pantami Kamar Yadda Wani dan majalisa ya bukata.

Tun a farkon wannan watanne cece kuce ya barke kan batun wani murya da aka jiyo ministan nayi addu’a ga wasu mutane.

Lamarin da ya haifar da cece kuce a shafukan sada zumunta dama kasa baki daya.

A yayinda shehin malamin kuma minista ya fito ya bayyana cewa wannan batu da akaji acikin murya na nuna goyan baya ga wasu mutane dake ikirarin jahadi yayi sune a wasu shekaru da yawa da suka shude.

Inda ya bayyana lamarin a matsayin kuriciya.

Lamarin da yasa wasu mutane musamman daga kudancin kasar tura bukatar tsige ministan ga majalisar wakilan kasar

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button