![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2023/05/Capture-2023-05-06-19.38.40.jpg?resize=780%2C470&ssl=1)
Madugun darikar kwankwasiyya na Duniya kenan Yayin dayaje duba Tijjani Gandu bayan ya samu Hadarin mota.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2023/05/FB_IMG_1683398216659.jpg?resize=300%2C225&ssl=1)
Inda ayanzu haka yake kwance a Asibiti Yana Karbar magani.
Al Umma da dama dai sun yita addua ga Mawakin tare da fatan Allah ya bashi Lafiya bisa tsautsayin Daya sameshi .
Gadai cikaken Video ziyarar madugun dama hotunan.
Ga video: