Religion

BIDIYO: Da A Gaba Na Idris Abdul Aziz Yayi Maganar Kushe Falas-dinawa Wlh Da Na Wanka Masa Mari- Inji wannan matar

BIDIYO: Da A Gaba Na Idris Abdul Aziz Yayi Maganar Kushe Falas-dinawa Wlh Da Na Wanka Masa Mari- Inji wannan matar

Wata fusatacciyar mata ta bayyana a shafinta na Tiktok cikin fushi inda tace wallahi tallahi Idris Abdul Aziz Bauchi da cire rigar malanta yayi ya koma kasuwanci dan wallahi bashi da ilimin komai,

Matar tace idan da Idris Abdul Aziz na da ilimi ya karanta Kur’ani yasan abinda Allah ya fada akan Yahudawa da bai fito yayi irin wayennan maganganun akan Falas-dinawa.

A karshe tayi kausasan kalamai da suka hada da zagi tare da alwashin cewa da a gaban ta yake wannan maganar da sai ta wanke shi da mari sai ya tuntsura.

Me zaku ce?

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button