Religion

Yadda Wani Pastor Ya Rabawa Musulmai Kayan Tallafin Abinci A Jahar Kaduna

TALLAFIN AZUMI:
Pastor Yohana buru ya raba Tallafin kayan Abinci ga Musulmai mabukata a kaduna.

Daga Comr Abdul M Adam

Babban faston nan na jihar kaduna pst yohana buru ya raba tallafin kayan abinci ga musulmai domin watan ramadan a jihar kaduna.

A lokacin da yake raba kayayyakin babban faston yayi kira ga yan uwa musulmai akan zaman lafiya da kuma addu’ar zaman lafiya ga kasa da jihar kaduna.

Dama pastor yohana buru sananne ne wajen fafutukar ganin ansamu hadin kai tsakanin kiristoci da musulmai, sannan yana iya kokari wajen tallafawa musulmai musamman marassa karfi.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button