![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/03/Capture-2022-03-08-16.37.45.jpg?resize=780%2C470&ssl=1)
Wani Rahoto Da Muke Samu Yanzu-Yanzu Daga Jahar Kano Na Cewa,
Kamar Yadda Zaku Gani A Bidiyon Dake Ciki, Jami’an Hisbah A Kano Sun Damqe Jarumar Nan Da Ta Kalubalanci Kalaman Sheikh Ibrahim Daurawa.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/03/FB_IMG_1646554821218-2.jpg?resize=300%2C225&ssl=1)
Kamar Yadda Jaridar Rariya Suka Wallafa A Shafin Su Na Sada Zumuntar Facebook Cewa.
YANZU-YANZU: Kungiyar Hisba A Jihar Kano, Ta Umarci Nafisa Ishak Data Mika Kanta Zuwa Ga Hukumar, Tun Kafin Ta Cafke Ta.
DAGA Muhammad Kwairi Waziri
Haka Zalika Zakuga Wani Bidiyo A Kasa Wanda Ke Tabbatar Da Cewa Hukumar Hisbah Ta Damqe Jarumar.
Jarumar Dai Ta Wallafa Wani Bidiyo A Shafinta Na Tiktok Wanda A Shine Ta Kalubalanci Malamin.
Kan Kalamansa Na Cewa Mafi Muni A Jikin Mace Shine Gabanta, In Tabude Bazakaso Ka Sake Gani Ba,
Wannan Kalamai Na Shehin Malamin Ya Janyo Cece Kuce A Shafukan Sada Zumunta Musamman Ma Shafin Tiktok Wanda Anan Ne Ta Maida Martaninta Ga Malamin.
Gadai Bidiyon Ku Kalla
https://youtu.be/uZEe1JSwW8c
MAI ADAUWA