![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/01/FB_IMG_1643272549697.jpg?resize=720%2C470&ssl=1)
Nigeria Taci Gasar Al’qurani Mai Girma Dai Dai Lokacin Da Aka Doke Kasar A Wasan Kwallon Kafa.
Alhaamdulillahi Adai-dai lokacin da aka doke Nigeria A Wasan Cin Kofin Zakarun Africa.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/01/FB_IMG_1643272841624.jpg?resize=285%2C300&ssl=1)
Sai Gashi Allah Ya Bawa Kasar Damar Lashe Gasar Al’qur’ani Mai Girma Kamar Yadda Datti Assalafy Ya Wallafa A Shafinsa Na Sada Zumunta.
Daidai lokacin da Kasar Tunisia ta cire kungiyar kwallon kafa na ‘yan Biyafara da suke wakiltar Nigeria a gasar kwallon kafa na nahiyar Afirka…
A daidai lokacin aka sa gasar karatun Al-Qur’ani Maigirma Hizfi 60 na nahiyar Afirka, kuma Alhamdulillah ‘yar Nigeria mai suna Halima Abdullahi daga jihar Zamfara itace ta zo na daya a hizfi 60, Nigeria tayi nasara
Allah Ka daukaka darajar Musulunci da Musulmai