![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2021/05/FB_IMG_1620636857618.jpg?resize=720%2C470&ssl=1)
An tabbatar da nadin sunusi lamido sunusi na biyu a matsayin khalipa na darikar tijjaniya.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2021/05/FB_IMG_1620636857618.jpg?resize=300%2C200&ssl=1)
Iban baku manta ba akwanakin bane cikin watan maris din da yagaba ambata sunusi lamido na biyu a matsayin khalipan na nigeria.
Rahotanni sun bayyana cewa sheikh mahi inyass ne ya jaddada nadin nasa a kasar senegal.
Sheikh Mahi Ibrahim Inyass, babban Khalifa ne a darikar ta Tijjaniya, kuma shine ya nada Sanusi Lamido Sanusi II a matsayin Khalifan na darikar Tijjaniya a Najeriya a ranar Lahadi a kasar Senegal.
An sanar da nada tsohon sarkin kano sunusi lamido sunusi a matsayin khalifan a nigeria a taron kasa da kasa na darikar tijjaniya a sokoto.