Religion

Tabbas Irin Malaman Nan Muke Bukata A Halin Da Arewa Ke Ciki Yanzu: Mallam Yayi Wata Addu’a Ga Yan Ta’adda Da Masu Daukar Nauyin Su Baki Daya Batare Da Jin Tsoro Ba

Ya Allah Ka Sa Ta’addancin Masu Garkuwa Da Mutane Ya Juya Kan Waɗanda Suke Ɗaukar Nauyinsu: Sheikh Abdullah Gadon Kaya

Fitaccen Malamin Addinin Musulimcin Nan Dake Kano, Wato Sheikh Abdullah Gadon Kaya Ya Koka Kan Batun Sace Mutane A Arewacin Nigeria.

Malamin Ya Baiyana Bacin Ransa Dangane Da Yawaitar Satar Al’umma A Yankin Arewacin Nigeria.

Malamin Yayi Wata Addu’a Wanda Yake Cewa Duk Na Annabi Yace Amin.

NA ANNABI YA CE AMIN: “Ya Allah Ka Sa Ta’addancin Masu Garkuwa Da Mutane Ya Juya Kan Waɗanda Suke Ɗaukar Nauyinsu, Da Waɗanda Suka Mayar Da Ta’addancin Hanyar Neman Kuɗi”, Cewar Sheikh Abdallah Gadon Ƙaya

Ko A Baya Bayan Nan An Hango Wasu Wani Bidiyo Da Ya Karade Shafukan Sada Zumunta.

Wanda Aciki Akaga Yan Ta’adda Na Zane Wadanda Suka Sata A Harin Jirgin Kasan Kaduna.

Lamarin Da Yanyo Cece Kuce Tare Da Yin Kiraye Kiraye Ga Gwamnati Data Ceci Wadannan Bayin Allah

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button