![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/04/FB_IMG_1649154717647.jpg?resize=720%2C470&ssl=1)
YANZU-YANZU: Musulunci ya samu ƙaruwa da manyan Fastoci 42 da iyalansu a Abuja
Rahotanni sun bayyana cewa addinin musulunci ya samu ƙaruwa da Fastoci 42 tare da matayensu da wasu Bishop biyu da matayensu suma.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/04/FB_IMG_1649154717647.jpg?resize=300%2C225&ssl=1)
Sai wata Fasto ɗaya mace da sista, inda suka karbi musulunci a babban ɗakin taron babban masallacin ƙasa dake babban birnin tarayya Abuja.
Jaridar Daily Trust Hausa Ta Wallafa A Shafinta Na Facebook Cewa.
Bisa bayanai da majiyar mu ta Zuma Times ta samu, an shirya musu taro na musamman domin ilmantar da su.
Har na kwanaki bakwai a dakin taro na babban masallacin dake Abuja.
Al’ummar musulmai ne daga fadin duniya suka tayasu murna tare da yimusu addu’ar Allah yasa an shigo a sa’a
Inda wadansu suka shawarcesu Da Sai sunyi hakuri domin zasu fara ne da cin karo da jarabawar ubangiji.