![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/12/Screenshot_20221220-184039.png?resize=658%2C349&ssl=1)
Alhamdulillah Wata Gaskiya Ta Bayyana Daga Gidansu Abduljabbar Yayansa Ya Bada Umurnin Zartar da …
Cikin wani bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta musamman ma tiktok da youtube.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/12/FB_IMG_1671558319654.jpg?resize=300%2C225&ssl=1)
An hango jagoran darikar kadiriya na kano na cewa, suna maraba da wannan rana da kotu ta yanke hukunci.
Kamar yadda zaku kalla acikin wani bidiyo da Al’isha t.v ta wallafa a shafinta na sada zumunta da kuma dandalin youtube.
Duk da dai mutane na Cewa bidiyon ba na yau bane, amma maganganun da akai A bidiyon Sun bada mamaki.
Musamman ganin sun fito daga gidan su abduljabbar din.
Gadai bidiyon ku kalla.
https://youtu.be/3bO0875w03g