Religion

BIDIYO: Masha Allah Yarinya Mai Shekaru 13, Mai Suna Zuwaira Ahmed Ta Haddace Kur’ani Tare Da Rubuta Shi A Jihar Katsina.

BIDIYO: Masha Allah Yarinya Mai Shekaru 13, Mai Suna Zuwaira Ahmed Ta Haddace Kur’ani Tare Da Rubuta Shi A Jihar Katsina.

Wata karamar yarinya yar shekara goma sha uku a duniya ta haddace Al’kurani mai girma tare da rubuce shi.

Yarinyar mai suna Zuwaira Ahmed, An ruwaito cewa, ta samu wannan baiwa ne tun tana da shekara 5 Da Haihuwa.

Yayinda ta samu ikon sauke Al’qur’ani mai girma tare da rubuta shi kamar yadda aka wallafa a shafin sada zumunta.

Jaridar rariya ta rawaito cewa, Yarinya Mai Shekaru 13, Mai Suna Zuwaira Ahmed Ta Haddace Kur’ani Tare Da Rubuta Shi A Jihar Katsina.

To sai dai mutane nata yimata fatan Alkhairi tare da Addu’ar Allah yasa Kur’ani ya zamar mata gata.

A gefe guda kuma wasu naganin anya wannan abu zai yiwu kuwa, inda suke ganin kamar hakan zaiyi wahala a gareta

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button