Religion

BIDIYO: Nayi Aikin Hajji Naje Dubai Sanadin Musabakar Alqur’ani Mai Girma- Hafeeza Aisha Hassan Abubakar 

BIDIYO: Nayi Aikin Hajji Naje Dubai Sanadin Musabakar Alqur’ani Mai Girma- Hafeeza Aisha Hassan Abubakar

Ɗalibar nan ƴar Kano Aisha Hassan Abubakar mai shekaru 19 da ta lashe musabaƙar Alƙur’ani ta ƙasa sannan ta zo ta 2 a musabaƙar mata ta Duniya ta bayyana yadda ta tsinci kanta a musabaƙar.

Aisha ta kuma bayyana burin da take da shi na karantar Medicine koda yake Jamb na ƙoƙarin yi mata ƙafa.

Kamar Yadda Zaku Kalli Bidiyon Yadda Akai Hira Da Ita A Tashar Freedome Radio Nigeria Dake Kano.

Dalibar Ta Baiyana Yadda Tayi Gwagwarmaya Har Ta Ciri Tuta Tare Da Daga Sunan Nigeria A Idon Duniya.

Kafin Lashe Wannan Gasa Ta Misabakar Mata Ta Duniya, Aisha Tasha Gwagwarmaya Dakuma Fadi Tashi A Neman Ilimi.

Duk Da Ta Hadu Da Kalubale Iri Iri, Amma Bata Sare Ba, Haka Taci Gaba Daga Inda Ta Tsaya.

Ga cikakkiyar tattaunawarta da Freedom Radio.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button