![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/11/FB_IMG_1667996218710.jpg?resize=720%2C405&ssl=1)
BIDIYO: Nayi Aikin Hajji Naje Dubai Sanadin Musabakar Alqur’ani Mai Girma- Hafeeza Aisha Hassan Abubakar
Ɗalibar nan ƴar Kano Aisha Hassan Abubakar mai shekaru 19 da ta lashe musabaƙar Alƙur’ani ta ƙasa sannan ta zo ta 2 a musabaƙar mata ta Duniya ta bayyana yadda ta tsinci kanta a musabaƙar.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/11/FB_IMG_1667996049668.jpg?resize=300%2C164&ssl=1)
Aisha ta kuma bayyana burin da take da shi na karantar Medicine koda yake Jamb na ƙoƙarin yi mata ƙafa.
Kamar Yadda Zaku Kalli Bidiyon Yadda Akai Hira Da Ita A Tashar Freedome Radio Nigeria Dake Kano.
Dalibar Ta Baiyana Yadda Tayi Gwagwarmaya Har Ta Ciri Tuta Tare Da Daga Sunan Nigeria A Idon Duniya.
Kafin Lashe Wannan Gasa Ta Misabakar Mata Ta Duniya, Aisha Tasha Gwagwarmaya Dakuma Fadi Tashi A Neman Ilimi.
Duk Da Ta Hadu Da Kalubale Iri Iri, Amma Bata Sare Ba, Haka Taci Gaba Daga Inda Ta Tsaya.
Ga cikakkiyar tattaunawarta da Freedom Radio.