Religion

CIKIN BIDIYO: Yadda Wata Matashiya Ke Jawa Mahaifinta Bakin Al’qur’ani A Wajen Tafsiri

Sumayya Shu’aibu Salihu: Takasance Matashiyar da ke jawo wa mahaifinta bakin Alqur’ani Mai Girma A lokacin Tafsiri

Wata matashiya da ke ja wa mahaifinta baki lokacin Tafsiri ta ce ta soma wannan aiki ne lokacin kullen korona.

Sumayya Shu’aibu Salihu, wadda ta haddace Alkur’ani a Shekarar 2019 a kasar Madina da ke Saudiyya, ta shaida wa BBC Hausa cewa Suratul An’am da Suratul Yunus su ne suka fi ba da wahala a lokacin da take haddar Alkur’ani.

Sai dai ta kara da cewa Suratul Nisa’i ce ta fi yi mata sauki wajen hadda.

Kamar Yadda Zaku Gani Acikin Bidiyon Dake Kasa, Matashin Na Janyowa Mahaofinta Baki Shikuma Yana Fassarawa.

Tabbas Lamarin Yayi Matukar Daukar Hankali Tare Da Samun Yabo Daga Al’umma.

Musamman Ganin Abin Kamar Sabo, Wanda Ba’a Saba Gani Ba, Musamman Ma A Yankin Arewa.

Gadai Bidiyon Nan Ku Kalla

https://youtu.be/nlznlt7gzD8

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button