![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/07/FB_IMG_1657296349593.jpg?resize=720%2C405&ssl=1)
RAI BAKON DUNIYA: Yadda Hajiya Asiya Aminu Daga Zariyan Jihar Kaduna Ta Rasu Yau A ƙasar Saudiyya Jim Kaɗan Bayan Sauƙowa Daga Arfa.
Innalillahi wa inna ilaihi raju’un, Allah Ya Amshi Ran Hajiya Asiya Aminu Yayin Gudanar Da Aikin Hajji.
![](https://i0.wp.com/www.arewanewseye.com/wp-content/uploads/2022/07/images-2022-06-29T193149.933.jpeg?resize=300%2C168&ssl=1)
Hajiya Asiya Aminu, Hajiya daga karamar hukumar Zaria ta jihar Kaduna, ta rasu yau a ƙasar Saudiyya, jim kaɗan bayan sauƙowa daga Arfa.
Har Yanzu Kasar Saudiya Bata Gama Tantance Adadin Mahajjatan Da Suka Rasu A Kasar Ba A Wannan Shekarar.
Kamar Yadda Aka Sanine A Kowacce Shekara Akan Samu Rasa Rayuka A Kasar Saudiya A Yayin Gudanar Da Wannan Ibada.
Anan Muke Addu’ar Ubangiji Allah ya sadata da gidan Aljanna, ka karɓi rayuwarmu muna bauta zuwa gareka.